Koma ka ga abin da ke ciki

Koma ga abubuwan da ke ciki

Yi Karfin Zuciya

Yi Karfin Zuciya

Ka Saukar:

  1. 1. Da sassafe

    Takan tashi,

    Ta yi addu’o’i

    Domin yaranta

    Da duk ’yan’uwa:

    “Allah, ka kiyaye mu.”

    Komin matsalolinta,

    Takan rike amincinta,

    Tana da kirki.

    Koyaushe takan yi wakar nan:

    (AMSHI)

    ‘Zan karfafa ki.

    Kar ki ji tsoro.

    Ina nan da ke.

    Zan kula da ke.’

    Yi karfin zuciya.

    Tana son wakar nan.

    ‘Shi zai taimake ki,

    Shi zai karfafa ki.’

    NA 2

    Tana yin sana’a

    Don ta iya biyan

    Duk bukatun yaranta.

    Duk kawayenta

    Suna son ta sosai,

    Shi ya sa ba ta damu.

  2. 3. Tana aiki

    Ba hutawa,

    Kowane lokaci,

    Idan ayyukan

    Sun yi mata yawa

    Sai ta roki, Ubangiji.

    Tana yin kokarinta

    Don ta kula da yaranta.

    Kuma takan rera

    Wakar nan, da ke karfafa ta:

    (AMSHI)

    ‘Zan karfafa ki.

    Kar ki ji tsoro.

    Ina nan da ke.

    Zan kula da ke.’

    Yi karfin zuciya.

    Tana son wakar nan.

    ‘Shi zai taimake ki,

    Shi zai karfafa ki.’

    ‘Shi zai taimake ki,

    Shi zai karfafa ki.’